NI AYS NAKE SO 15
💅💅💅
💋 *NI AYS NAKESO*💋
💅💅💅
Page 15
💋 *NI AYS NAKESO*💋
💅💅💅
Page 15
.
.
.
_WRITEN BY Princess Eshat Aysm_
.
.
In Dedication to *ABDULLAHI YAHYA SA'AD ZARIYA*
A.Y.S
A.Y.S
.
.
.
"me kakeso nafaÉ—awa iyayen yarinyar nan Faruq, kagama tozartani, wannan shine rana ta farko danayi danasanin baka gata a rayuwata...
Rarrafawa yayi yarik'e k'afarta, cikin muryar kuka ya ce "Mom bansha komai ba wallahi, bansan me yake damunaba, amma kinsan nafi kowa son Aisha, gani nake kamar tana tarayya da AYS".
Mari ta sharara masa har sau huÉ—u, "wani sakarcine wannan, wani sunane kuma Ays"?
Juyawan da zatayi ta hango Aisha babu alamar motsi, da hanzari ta rik'o hannun ta tana girgizata, ba k'aramin ruÉ—ewa tayiba, ta É—auko ruwa ta yayyafa mata, ganin bata motsi da gaske yasa ta kwarara mata ruwan da yawa, wani dogon numfashi taja tana zaro ido, a kiÉ—ime Mom ta ce "Aisha tashi".
Binta kawai tayi da kallo hawaye na tsiyaya a idon ta, hanun ta rik'o ta É—agata ta nufi sashinta da ita, da sauri yabi bayansu Momi ta dakatar dashi, "banason ganinka".
Fuska a É—aure tayi maganar, ruwan wanka ta haÉ—a mata me zafi, tace tashiga tayi wanka, itakam Aisha binta kawai takeyi da kallo bata ko motsaba, "kina jina, kije kiyi wanka idan kin fito sai nakaiki gida".
Sunkuyar dakai tayi hawaye ya fara gangarowa, Mom tayi shiru tana kallon ta, can ta kamo hannunta ta shigar da ita bayangidan sannan ta rufo mata k'ofar, k'arewa toilet É—in kallo tashiga yi, kusan 30mnt sannan tacire kayanta tafara wanka, data gama tasa kayan nata ta fito, Mom sai safada marwa takeyi, tana ganinta tace "yauwa, shafa mai sai kisaka kaya ina zuwa".
binta tayi da kallo domin bata fahimci me take cewaba, zama tayi awajen ta tallafe kumatunta da hannuwanta, abu takeson tunawa amma takasa tunanin komai, computern É—akin ta hango tayi hanzarin mik'ewa, tana kunnawa wannan photon yafito akai, pix É—in Dr. abdul, dayake ranar tayi svn É—inshi as wlpr batama saniba, kallon photon takeyi bako k'yafta ido, can tayi murmushi tafara shafa kan screen É—in, Mom data shigo tsayuwa tayi tana kallon ta, da mamaki k'arara a fuskarta ta ce "waye wannan Aisha".
Da sauri ta É—ago tana kallon Momi, a hankali ta furta "bansanshi ba".
girgiza kai tayi ganin har lokacin !ata shirya ba, ta ce "taso mutafi to".
nanma zuba mata ido tayi, Momi kam wannan zuba idon yafara damunta, hijab ta É—auko ta mik'a mata sannan taja hanunta suka futa, É—aya daga cikin motocin dake wajen ta buÉ—e suka shiga, a hankali take tuk'in tana tunanin me zatace wa mahaifin Aisha, tabbas Faruq yaci mata mutunci ba kaÉ—an ba, can kuma ta fara tunanin photon waye Aisha tasa agaba tana kallo harda shafawa, haka tayi ta tunani har suka isa gidansu Aisha.
Rarrafawa yayi yarik'e k'afarta, cikin muryar kuka ya ce "Mom bansha komai ba wallahi, bansan me yake damunaba, amma kinsan nafi kowa son Aisha, gani nake kamar tana tarayya da AYS".
Mari ta sharara masa har sau huÉ—u, "wani sakarcine wannan, wani sunane kuma Ays"?
Juyawan da zatayi ta hango Aisha babu alamar motsi, da hanzari ta rik'o hannun ta tana girgizata, ba k'aramin ruÉ—ewa tayiba, ta É—auko ruwa ta yayyafa mata, ganin bata motsi da gaske yasa ta kwarara mata ruwan da yawa, wani dogon numfashi taja tana zaro ido, a kiÉ—ime Mom ta ce "Aisha tashi".
Binta kawai tayi da kallo hawaye na tsiyaya a idon ta, hanun ta rik'o ta É—agata ta nufi sashinta da ita, da sauri yabi bayansu Momi ta dakatar dashi, "banason ganinka".
Fuska a É—aure tayi maganar, ruwan wanka ta haÉ—a mata me zafi, tace tashiga tayi wanka, itakam Aisha binta kawai takeyi da kallo bata ko motsaba, "kina jina, kije kiyi wanka idan kin fito sai nakaiki gida".
Sunkuyar dakai tayi hawaye ya fara gangarowa, Mom tayi shiru tana kallon ta, can ta kamo hannunta ta shigar da ita bayangidan sannan ta rufo mata k'ofar, k'arewa toilet É—in kallo tashiga yi, kusan 30mnt sannan tacire kayanta tafara wanka, data gama tasa kayan nata ta fito, Mom sai safada marwa takeyi, tana ganinta tace "yauwa, shafa mai sai kisaka kaya ina zuwa".
binta tayi da kallo domin bata fahimci me take cewaba, zama tayi awajen ta tallafe kumatunta da hannuwanta, abu takeson tunawa amma takasa tunanin komai, computern É—akin ta hango tayi hanzarin mik'ewa, tana kunnawa wannan photon yafito akai, pix É—in Dr. abdul, dayake ranar tayi svn É—inshi as wlpr batama saniba, kallon photon takeyi bako k'yafta ido, can tayi murmushi tafara shafa kan screen É—in, Mom data shigo tsayuwa tayi tana kallon ta, da mamaki k'arara a fuskarta ta ce "waye wannan Aisha".
Da sauri ta É—ago tana kallon Momi, a hankali ta furta "bansanshi ba".
girgiza kai tayi ganin har lokacin !ata shirya ba, ta ce "taso mutafi to".
nanma zuba mata ido tayi, Momi kam wannan zuba idon yafara damunta, hijab ta É—auko ta mik'a mata sannan taja hanunta suka futa, É—aya daga cikin motocin dake wajen ta buÉ—e suka shiga, a hankali take tuk'in tana tunanin me zatace wa mahaifin Aisha, tabbas Faruq yaci mata mutunci ba kaÉ—an ba, can kuma ta fara tunanin photon waye Aisha tasa agaba tana kallo harda shafawa, haka tayi ta tunani har suka isa gidansu Aisha.
Da Abbah sukaci karo zai tafi masallaci, cikin zolaya ya ce "bak'in dare mukayi ne".
mom ta ce "mun zama 'yan gida mukan".
dariya yayi yace zaije masallaci, É—akin Ammi suka nufa, lokacin harta tada sallah, itama Momin sallah ta tayar, dayake tanada alwala, ganin haka yasa Aisha ta buÉ—e baki a hankali tace "a ina zanyi alwalan".
Mamaki ya cika Momi ta nuna mata toilet É—in da hannu sannan ta tada Sallah.
mom ta ce "mun zama 'yan gida mukan".
dariya yayi yace zaije masallaci, É—akin Ammi suka nufa, lokacin harta tada sallah, itama Momin sallah ta tayar, dayake tanada alwala, ganin haka yasa Aisha ta buÉ—e baki a hankali tace "a ina zanyi alwalan".
Mamaki ya cika Momi ta nuna mata toilet É—in da hannu sannan ta tada Sallah.
Saida sukayi addua suka shafa Ammi tajiyo suka gaisa, ta É—aura dacewa "rigima Aisha tasa miki kuka fito yanzu ko".
Kunya duk ya kama Momi, tunanin ta ina zata fara takeyi, sai tayi tunanin taÉ—auketa su koma kawai sai taga bazaiyiyu ba, wannan babban al'amarin bai kamata ta rufeshi koda na kwana É—aya ba, Faruq yagama da ita.
"watau narasa ta ina zan fara, amma gaskiya munyi muku laifi sosai, ina tsammanin yaronnan shaye2 ya fara, daga dawowarshi ya dank'ara...
Shiru tayi tana kallon Aisha, sai kuma tafara hawaye, Ammi ta ce "a'a Hajiya, kada muyi haka dake akan shiriritar yasa ki zubda hawayenki, ki faÉ—amun komai ni zan fahimceki".
D'an k'warin gwiwa Momi ta samu, tazayyane mata duk abunda ya faru, shiru Ammi tayi tana tausaya wa 'yar ta, amma ta dake tace "banga laifinshi ba ai, dole akwai abunda tamishi, jawo Aisha tayi ta ce "kinsan banason k'arya, kifaÉ—amun me kikayi wa mijinki".
zuba mata ido Aisha tayi, da alamun tanaso ta tuno abunda ake tambayar ta, kasa cewa komai tayi, Ammi ta ce "kin gani ko, batada gaskiya, tasan halin Abbanta, idan ya shigo dole tayi magana".
Momi ta ce "ni kuma banyadda wani laifin tayi ba, dawowarsa kenan fa, dan shashanci ma cemun yayi yana zargin ta da wani wai Ays, wallahi shaye shaye Faruq ya farayi".
Karaf sai a kunnen Abba yana shigowa,
Kunya duk ya kama Momi, tunanin ta ina zata fara takeyi, sai tayi tunanin taÉ—auketa su koma kawai sai taga bazaiyiyu ba, wannan babban al'amarin bai kamata ta rufeshi koda na kwana É—aya ba, Faruq yagama da ita.
"watau narasa ta ina zan fara, amma gaskiya munyi muku laifi sosai, ina tsammanin yaronnan shaye2 ya fara, daga dawowarshi ya dank'ara...
Shiru tayi tana kallon Aisha, sai kuma tafara hawaye, Ammi ta ce "a'a Hajiya, kada muyi haka dake akan shiriritar yasa ki zubda hawayenki, ki faÉ—amun komai ni zan fahimceki".
D'an k'warin gwiwa Momi ta samu, tazayyane mata duk abunda ya faru, shiru Ammi tayi tana tausaya wa 'yar ta, amma ta dake tace "banga laifinshi ba ai, dole akwai abunda tamishi, jawo Aisha tayi ta ce "kinsan banason k'arya, kifaÉ—amun me kikayi wa mijinki".
zuba mata ido Aisha tayi, da alamun tanaso ta tuno abunda ake tambayar ta, kasa cewa komai tayi, Ammi ta ce "kin gani ko, batada gaskiya, tasan halin Abbanta, idan ya shigo dole tayi magana".
Momi ta ce "ni kuma banyadda wani laifin tayi ba, dawowarsa kenan fa, dan shashanci ma cemun yayi yana zargin ta da wani wai Ays, wallahi shaye shaye Faruq ya farayi".
Karaf sai a kunnen Abba yana shigowa,
Bazai taɓa manta wannan suna na AYS ɗin ba, yaron daya zo tundaga zaria ranar ɗaurin auren Aisha, k'arasawa yayi cikin ɗakin fuskar shi nakan Momi yana neman k'arin bayani "me yake faruwa"?
Ya tambaya fuska a É—aure, Ammi tace "gara daka shigo yanzu, ni narasa tacewa ma, abunda yafi k'arfin kuka ai sai salati, nan ta zayyane mishi komai.
Tun kafin tagama bayani ya jawo Aisha da iya k'arfinshi yakai mata mari, Momi ce ta fizgota "wannan ai rashin imani ne, dame kukeso taji...
Abbah ne ya katseta "ashe bata rabu da wannan shashan yaronba, Faruq yafita gaskiya, wannan sam ba sharri bane, lokacinda akayi aurenta ai shi be san Ays ba, taya akayi tasanshi, Aisha kin cutar dani, kin zubarmun da mutunci".
Kallon Mom yayi yace "badai ya saketa ba"?
Kallonshi dukkansu sukeyi yanda ranshi yagama ɓaci.
"kije kawai Hajiya, na gode da karamcinki".
"zan tafi, amma wallahi kataɓa mun 'yata da sunan duka hukuma zata rabamu, abi komai a sannu".
Tana faÉ—in haka ta fice a É—akin tana share hawaye.
Shek'ek'e yabi Aisha da kallo yakuma fizgota Ammi tayi saurin janyeta, "wannan shine wahalar 'yata ta k'arshe da izinin Allah, wannan shine illar auren dole, iya biyayya tamaka, ni mahaifiyar ta ban yadda Aisha zatayi tarayya dawani ba mijin ta ba, wannan shirine kawai".
Da mamaki Abbah yake kallon ta ya ce "kin gama, to menene auren dole anan, yarinya taÉ—au lalacewa na mata aure shine laifi?"
Shiru Ammi ta masa yagama surutun shi ya bar É—akin.
Zaunar da Aisha tayi ta ce "kifaÉ—amun gaskiya kin aikata abunda suke faÉ—a".
idanuwannan nata tazubasu akan Ammi tana kallonta, cikin sark'ewar murya ta ce "Bansani ba".
ba k'aramin k'ufula Ammi tayi da amsar ba, tace dan ubanki ina wasa dakene"?
sunkuyawa Aisha tayi tafara hawaye, tambayayoyi Ammi tayi ta zuba mata amma Aishar kamar me taɓin hankali haka ta zamo, nuna mata takeyi batasan akan me ake maganar ba, Ammi shan jinin jikinta tayi tace lallai akwai matsala.
rabuwa tayi da ita tafara hark'ok'in gaban ta, tana sallar isha tanufi wajen Abbah.
"akwai matsala gaskiya, gaba ɗaya Aisha bata cikin hankalin ta, ina tsammanin tasamu taɓin hankali fa".
da hanzari yatashi daga kwancen dayake, donshi da fushi yayi da ita tabi bayan Aishar, jin wannan maganar yasa yamanta da fushin.
"wani irin magana kenan Amina, muje naganta".
koda sukaje lokacin yatabbatar da haka, wani abun ta bada amsa wani ta zuba musu ido, har kuka saida Abbah yayi, yana son Aisha fiyeda sauran yaranshi amma tafi bashi wahala tun tana k'aramarta, sun yanke hukuncin da safe zasu kaita asibiti.
Su Sadiya babu wanda yasan me yake faruwa, saida gari yawaye sukaga Aisha rik'eda hanun Ammi sun shirya zasu tafi, da ihu sukaje suka rungumeta, suna tambayarta yaushe tazo, murmushi ta musu tace "yanzu".
Ammi ta ce "ku sake ta, zamu fita ku tabbatar kunyi komai kafin nadawo".
"to Ammi don Allah ku dawo da wuri".
Hajara ta faÉ—a tana murmushi.
Ya tambaya fuska a É—aure, Ammi tace "gara daka shigo yanzu, ni narasa tacewa ma, abunda yafi k'arfin kuka ai sai salati, nan ta zayyane mishi komai.
Tun kafin tagama bayani ya jawo Aisha da iya k'arfinshi yakai mata mari, Momi ce ta fizgota "wannan ai rashin imani ne, dame kukeso taji...
Abbah ne ya katseta "ashe bata rabu da wannan shashan yaronba, Faruq yafita gaskiya, wannan sam ba sharri bane, lokacinda akayi aurenta ai shi be san Ays ba, taya akayi tasanshi, Aisha kin cutar dani, kin zubarmun da mutunci".
Kallon Mom yayi yace "badai ya saketa ba"?
Kallonshi dukkansu sukeyi yanda ranshi yagama ɓaci.
"kije kawai Hajiya, na gode da karamcinki".
"zan tafi, amma wallahi kataɓa mun 'yata da sunan duka hukuma zata rabamu, abi komai a sannu".
Tana faÉ—in haka ta fice a É—akin tana share hawaye.
Shek'ek'e yabi Aisha da kallo yakuma fizgota Ammi tayi saurin janyeta, "wannan shine wahalar 'yata ta k'arshe da izinin Allah, wannan shine illar auren dole, iya biyayya tamaka, ni mahaifiyar ta ban yadda Aisha zatayi tarayya dawani ba mijin ta ba, wannan shirine kawai".
Da mamaki Abbah yake kallon ta ya ce "kin gama, to menene auren dole anan, yarinya taÉ—au lalacewa na mata aure shine laifi?"
Shiru Ammi ta masa yagama surutun shi ya bar É—akin.
Zaunar da Aisha tayi ta ce "kifaÉ—amun gaskiya kin aikata abunda suke faÉ—a".
idanuwannan nata tazubasu akan Ammi tana kallonta, cikin sark'ewar murya ta ce "Bansani ba".
ba k'aramin k'ufula Ammi tayi da amsar ba, tace dan ubanki ina wasa dakene"?
sunkuyawa Aisha tayi tafara hawaye, tambayayoyi Ammi tayi ta zuba mata amma Aishar kamar me taɓin hankali haka ta zamo, nuna mata takeyi batasan akan me ake maganar ba, Ammi shan jinin jikinta tayi tace lallai akwai matsala.
rabuwa tayi da ita tafara hark'ok'in gaban ta, tana sallar isha tanufi wajen Abbah.
"akwai matsala gaskiya, gaba ɗaya Aisha bata cikin hankalin ta, ina tsammanin tasamu taɓin hankali fa".
da hanzari yatashi daga kwancen dayake, donshi da fushi yayi da ita tabi bayan Aishar, jin wannan maganar yasa yamanta da fushin.
"wani irin magana kenan Amina, muje naganta".
koda sukaje lokacin yatabbatar da haka, wani abun ta bada amsa wani ta zuba musu ido, har kuka saida Abbah yayi, yana son Aisha fiyeda sauran yaranshi amma tafi bashi wahala tun tana k'aramarta, sun yanke hukuncin da safe zasu kaita asibiti.
Su Sadiya babu wanda yasan me yake faruwa, saida gari yawaye sukaga Aisha rik'eda hanun Ammi sun shirya zasu tafi, da ihu sukaje suka rungumeta, suna tambayarta yaushe tazo, murmushi ta musu tace "yanzu".
Ammi ta ce "ku sake ta, zamu fita ku tabbatar kunyi komai kafin nadawo".
"to Ammi don Allah ku dawo da wuri".
Hajara ta faÉ—a tana murmushi.
Asibitin da suka saba zuwa suka nufa, bawani bin layi suka nufi wajen babban likitan nasu, da fara'a ya karɓesu, bayan sun gaisa Abbah yake cewa "Dr. Ga 'yata, tun jiya mukaga kamar bata gane abu sosai, tana nuna kamar batasanin me ake faɗa, to bamu saniba ko wani matsalr ne nace bari nakawota a duba ta".
da hanzari Dr Rilwan ya tashi, cewa Aisha yayi ta biyoshi, binshi tayi har suka isa wani É—aki a gefen office É—in, nuna mata wajen zama yayi yashiga jefa mata tambayoyi cikin hikima, zuwa wani lokaci yanuna mata wani teble a wajen yace tahau, wani na'ura ya mammak'ala akanta har zuwa k'irjinta.
mintina kaɗan abun yamara aiki yana gani a jikin na'uran dake manne a ɗakin, minti 30 yacire mata abun bayan yagama wasu rubuce2, tsayawa yayi yana kallonta sosai, can yace "kin taɓa buguwa a wani wajene"?
shiru tayi tana tunawa, ganin zata ɓata masa lokaci yace biyoni.
Abba suna zaune a inda ya barsu, kallonsu Dr Rilwan yayi ya ce "'yarka tasamu matsala fa, bakomai zata rik'a ganewa ba, sannan ba komai zata tuna a rayuwar datayi a baya ba, sakamakon buguwan da kanta yayi ta samu matsala a k'wak'walwar ta".
kuka Ammi tafashe dashi tana cewa a ina kika bugu Aisha, nidai wannan abu be mun daÉ—i ba".
Abbah ne yadakatar da ita ya ce zata samu lafiya tadaina kuka, jan likitan yayi suka bar office É—in.
da hanzari Dr Rilwan ya tashi, cewa Aisha yayi ta biyoshi, binshi tayi har suka isa wani É—aki a gefen office É—in, nuna mata wajen zama yayi yashiga jefa mata tambayoyi cikin hikima, zuwa wani lokaci yanuna mata wani teble a wajen yace tahau, wani na'ura ya mammak'ala akanta har zuwa k'irjinta.
mintina kaɗan abun yamara aiki yana gani a jikin na'uran dake manne a ɗakin, minti 30 yacire mata abun bayan yagama wasu rubuce2, tsayawa yayi yana kallonta sosai, can yace "kin taɓa buguwa a wani wajene"?
shiru tayi tana tunawa, ganin zata ɓata masa lokaci yace biyoni.
Abba suna zaune a inda ya barsu, kallonsu Dr Rilwan yayi ya ce "'yarka tasamu matsala fa, bakomai zata rik'a ganewa ba, sannan ba komai zata tuna a rayuwar datayi a baya ba, sakamakon buguwan da kanta yayi ta samu matsala a k'wak'walwar ta".
kuka Ammi tafashe dashi tana cewa a ina kika bugu Aisha, nidai wannan abu be mun daÉ—i ba".
Abbah ne yadakatar da ita ya ce zata samu lafiya tadaina kuka, jan likitan yayi suka bar office É—in.
.
.
NIGER
Tun lokacin da su Kareema suka bada aiki suka zuba ido, shekaru biyu suna cikawa suka koma wajen Malam, ya tabbatar musu su k'ara hak'uri na shekara É—aya, yana cikawa suka fara masa suntiri, yau itace ranarda sukaji labari me daÉ—i.
"mun samu nasaran juyewa Faruk É—in kai, munso muyi aikinmu akan yarinyar akan ta fara bin maza har musamu mu cimma burinmu amma munkasa, babu wani asiri ko aljanun dazaiyi tasiri akanta, ko ganinta bamuyi sai haske, amma badamuwa ina tabbatar miki dacewa yanzu basu tare, saura mu jefa masa sonki aransa, dakanshi zai nemeki, aljanu dubu saba'in muka haÉ—ashi dasu.
"mun samu nasaran juyewa Faruk É—in kai, munso muyi aikinmu akan yarinyar akan ta fara bin maza har musamu mu cimma burinmu amma munkasa, babu wani asiri ko aljanun dazaiyi tasiri akanta, ko ganinta bamuyi sai haske, amma badamuwa ina tabbatar miki dacewa yanzu basu tare, saura mu jefa masa sonki aransa, dakanshi zai nemeki, aljanu dubu saba'in muka haÉ—ashi dasu.
Comments
Post a Comment